Atiku Abubakar
An bayyana ƙararraki 3 da ake shigar da Shugaba Bola Tinubu a gaban kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, wacce ta tsaida ranar Laraba, 6 ga Satumba.
Shahararren Fasto a Najeriya, Kingsley Okwuwe ya bayyana yadda ubangiji zai yi amfani da wakili 'Cyrus' don kwace mulki a hannun Tinubu tare da mikawa Peter Obi
Ƙungiyar Inyamurai ta Ohanaeze Ndigbo ta yi magana kan yiwuwar sake zaɓe a ƙasar idan kotu ta yi hukunci. Ƙungiyar ta ce ƴan Arewa za su juya wa Tinubu baya.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta ce za ta yanke hukunci kan shari'ar da ke gudana ta Atiku Abubakar na PDP, da Peter Obi da suke yi da Tinubu.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen Najeriya za ta yanke hukunci kan ƙarar da Atiku da Peter Obi suka shigar a kan Tinubu suna neman kotun ta ƙwace nasarar da.
Tsohon sanatan Oyo ta Kudu ya caccaki ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, bisa ƙalubalantar nasarar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
Hadimin Atiku Abubakar na yaƙin neman zaɓen shugabancin ƙasa a zaɓen da ya gabata, Daniel Bwala, ya ce Wike ya karbi muƙamin minista ne domin yi wa abokan.
Hadimin Atiku Abubakar wato Daniel Bwala, ya lissafowa Minista Nyesom Wike muhimman wuraren da ya kamata ya rushe a rushe-rushen da yake yi a birnin Abuja.
Nyesom Wike bai fi karfin a hukunta shi ba, tun ba shi ya mallaki Jam’iyyar adawa ta PDP ba, Dele Momodu ya ce Wike ya roki Atiku ya ba shi mukami a gwamnatinsa
Atiku Abubakar
Samu kari