Atiku Abubakar
Fasto David Kingleo Elijah na cocin Glorious Mount of Possibility Church, ya bayyana yadda Peter Obi zai kunyata magoya bayansa ta hanyar janye ƙarar da yake yi
Jami'ar Chicago ta dauki matakin rufe manhajar 'Twitter' yayin da 'yan Najeriya ke damun su da sakwanni kan sakin takardun Shugaba Tinubu da ake cece-kuce a kai
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce akwai banbancin bayanan karatun shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a shekarar 1999 da kuma 2023.
Daniel Bwala, tsohon hadimin ɗan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya hasaso lokacin da kotu za ta ƙwace kujerar Shugaba Tinubu.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP, ya yi zargin cewa bayanan jami’ar jihar Chicago na shugaba Tinubu ya yi karo da abun da ya gabatar a 1999.
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Aaron Artimas, ya yi magana kan ƙarar da Atiku Abubakar ya shigar da Shugaɓa Tinubu a wata kotun ƙasar Amurka.
Shugaba Bola Tinubu ya fadi dalilan da ya sa bai kamata jami'ar Chicago ta saki shaidar karatunsa ga dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Jam'iyyar PDP ta yi amanna cewa kwanakin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, sun kusa ƙarewa yayin da jami'ar Chicago ta amince za ta saki takardun karatunsa.
An dakatar da shugaban matasan jam’iyyar PDP a jihar Kwara sakamakon zargin da ya yi wa tsohon shugaban majalisar dattawa kuma gwamnan jihar, Bukola Saraki.
Atiku Abubakar
Samu kari