Atiku Abubakar
Mun kawo abin da Muhammadu Buhari ya fada bayan kotu ta yi fatali da karar Atiku Abubakar da Peter Obi, ya ce sabuwar gwamnatin APC ta cika alkawuran da tayi.
Mu na kawo rahoto kai-tsaye, z a san wanda zai mulki Najeriya daga 2023 zuwa 2027. Alkalai za su yanke hukunci tsakanin Tinubu, Atiku da Obi a kotun zaben 2023.
Wasu gungun masu zanga-zangar lumana a Kotun zabe sun buƙaci manyan yan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023, Atiku da Peter Obi su haɗa kai da Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa Bola Tinubu na cikin tsaka mai wuya yayin da kotun zabe ke matakin karshe na zartar da hukunci kan kujerarsa. Zai san makomarsa a yau Laraba.
Fitaccen malamin coci Fasto Adewale Giwa na cocin ‘Awaiting The Second Coming of Christ’, ya shawarci alƙalan kotun sauraron ƙararrakin zaɓe da su yi hukunci.
Tsohon shugaban tsagerun Neja Delta, Asari Dokubo ya aike da matasa zuwa harabar kotun zaben shugaban ƙasa. Matasan ɗauke da alluna sun je goyon bayan Tinubu.
Yau za a yanke hukuncin shari’ar zaben 2023, Tolu Bankole ya fitar da jawabi a Abuja, ya nuna babu dalilin jin dar-dar, ya na mai ganin nasara ta na hannunsu.
Fasto Eunice wacce ya kafa cocin Covenant Of God, a ranar Talata, 5 ga watan Satumba, ta bayyana cewa ta hango zabin Allah a tsakanin Atiku, Obi da Tinubu.
Duk inda aka san rigima za ta iya barkewa yau a Abuja, an baza ‘yan sanda da dakarun NSCDC. Dama an sanar da cewa za a haska zaman kotun a gidajen talabijin.
Atiku Abubakar
Samu kari