Atiku Abubakar
Kungiyar MURIC ta soki gamayyar Fastoci kan barazanar da su ka yi wa alkalan kotun koli yayin da 'yan takarar adawa su ka sha alwashin daukaka kara.
Rikicin jam'iyyar PDP na neman dawowa sabo yayin da aka fara musayar yawo da kace-nace tsakanin tsagin Atiku Abubakar da Ministan Abuja, Nyesom Wike.
Wani daga cikin makusantan Atiku Abubakar kuma jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Don Pedro Obaseki, ya yi martani ga maganganun da Nyesom Wike yake yi a kan.
Nyesom Wike ya na so ya rugurguza Jam’iyyar PDP saboda ya yi takarar 2027. Pedro Obaseki ya yi wa Wike raddi da ya fara yin kira a dakatar da Atiku Abubakar a PDP.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, fasto Babatunde Elijah Ayodele ya shawarci Atiku Abubakar da Peter Obi da ka da su ɗaukaka ƙara zuwa kotun ƙoli.
Wani mai sharki kan al'amuran al'umma Durojaiye Ogunsanya ya fito ya bayar da shaida kan taƙaddamar takardun karatun shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinibu.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Fasto Elijah Ayodele ya yi nuni da cewa Atiku da Peter Obi asarar kuɗi kawai za su yi a kotun ƙoli.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya taya Shugaba Tinubu da Kashim Shettima murnan yin nasara a kotun zaben shugaban kasa a ranar Laraba.
Wani jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Plateau, Mista Dakwom ya buƙaci Atoku Abubakar da Peter Obi su amince da hukuncin kotun zaɓe.
Atiku Abubakar
Samu kari