Atiku Abubakar
Babban jigo a jam'iyyar Labour Party (LP), Pat Utomi, ya yi magana kan yiwuwar yin hadaka tsakanin Atiku, Peter Obi da Kwankwaso gabanin zaben 2027.
Wasu tsoffin gwamnonin PDP sun ce ba za su yi duk wani da aka tsayar a zaben 2023 ba sai dai su yi Bola Ahmad Tinubu a zaben da za a yi shekarar 2027 mai zuwa.
Ana zargin cewa jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da Atiku Abubakar na kokarin kwace ragamar shugabancin jam'iyyar domin amfani da damar a zaben 2027 da ke zuwa.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi martani kan batun shirin sake tsayawa takarar Atiku Abubakar a zaben 2027. Atiku ya yi takara har sau shida.
Daniel Bwala, kakakin rushashiyar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na Atiku Abubakar ya ce tsohon mataimakin shugaban kasar zai sake takara a 2027.
Deji Adeyanju, wani mai rajin kare hakkin dan Adam, ya shawarci Atiku Abubakar da ya hakura da yin takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce Atiku na da girman kai.
Jami'yyar PDP a jihar Ondo ta dakatar da shugabanta a jihar, Fatai Adams kan zargin zagon kasa ga jami'yyar tare da neman bata mata suna a idon duniya.
Atiku Abubakar ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, ya ce dole a san yadda za a kama wadanda su ka kashe mutane a Filato
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya bayyana sakonsa ga shugaban kasa, inda yace ya kamata a gyara komai a cikin shekarar da za a shiga don talaka.
Atiku Abubakar
Samu kari