Atiku Abubakar
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya yi martani kan hukuncin kotun sauraran kararrakin zaben shugaban kasa, ya ce PDP ce uwar kowa.
Dan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Abubakar ya aike da sakon ta'aziyyarsa ga iyalan Sheikh Giro Argungu da ya rasu ranar Laraba, 6 ga watan.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Najeriya kuma ɗan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi wa Kashim Shettima, martani mai zafi
Manyan yan takarar shugaban ƙasa biyu na tsagin adawa, Atiku Abubakar da Peter Obi sun ce zasu ɗaukaka kara kan hukuncin da Kotun zabe ta yanke ranar Laraba.
Hamzat Lawal ɗan rajin ƙarin hakƙin ɗan adam ya buƙaci Atiku Abubakar da Peter Obi su dunƙule waje ɗaya domin kawar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Babban daraktan VON, Osita Okechukwu, ya bayyana cewa kwaɗayi da haɗamar tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ne ya sa PDP ta sha ƙashi a zabe.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya yi jawabi ga yan Najeriya kan hukuncin kotun zabe.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bukaci yan adawa baki daya su rungumi hukuncin da kotun zabe ta yanke kan babban zaben 2023.
Mai shari’a Abba Mohammed na kotun zaben shugaban kasa a ranar Laraba, 6 ga watan Satumba, ya lissafo abubuwan bukata don takarar shugaban kasa a Najeriya.
Atiku Abubakar
Samu kari