Atiku Abubakar
Atiku Abubakar sun tanadi lodin hujjoji daga BVAS da za su gabatar a kotun karar zabe. Lauyoyin LP sun fadawa kotu an kama Bola Tinubu a harkar kwayoyi a Amurka
Daniel Bwala, hadimin dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar, ya taya shugaban kasa Bola Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima murnar kama aiki.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya tabbatar da cewa ba zai juya da baya ba, lauyoyin da ya haɗa zasu tabbatar da zaben 2023 damfara ne.
Jigon Jam’iyyar LP ya tona dabarar da Bola Tinubu ya yi, ya hana PDP lashe zaben 2023. Sai da ta kai Tinubu ya tallafawa LP da kudi domin Peter Obi ya karya PDP
Kotun sauraron ƙarar zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta amince wa Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP ta baje kolin hujjojinsa cikin makonni 3 kamar yadda ya nema.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce bai damu ba ko kadan don za a rantsar da zababben shugaban kasa, Bola Tinubu kafin kammala kararsu a kotu.
Gwamnan Ribas mai barin-gado yana goyon bayan Kingsley Chinda ya samu kujerar shugaban marasa rinjaye, hakan zai hada shi fada da Atiku Abubakar da mutanensa.
Jami'o'i masu zaman kansu na kara yawa saboda Gwamnatoci da dama sun gagara kawo karshen matsalar jami'o'in gwamnati saboda rashin ba da kulawa a harkokin ilimi
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, ta yi fatali da buƙatar a riƙa haska zamanta kai tsaye. Atiku Abubakar da Peter Obi ne dai suka shigar da buƙatar
Atiku Abubakar
Samu kari