Yajin aikin ASUU
Shugaban ASUU na kasa, Farfesa Emmanuel Osodeke ya ce malaman jami’o’i sun hakura da yajin-aiki ne da tunanin za a biya masu bukata, ashe yaudara aka yi masu.
Dan takarar shugaban kas a jam'iyyar PDP ya bayyana cewa, zai yi dukkan mai yiwuwa wajen ganin ya warware matsalolin malaman jami'a idan aka zabe shi a 2023.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi, yace daga ranar da ya karbi shahadar kama aiki a matsayin shugaban ƙasa ba zaa sake jin ASUU ta shiga yajin aiki ba.
Yayin da ake tsaka da rikici tsakanin gwamnatin Najeriya da ASUU kan batun kudin albashi, sai ga kishiyar kungiyar, CONUA ta fara batun maka gwamnati a kotu.
kungiyar malamn jami'oi ta ASUU ta sanar da kudirinta na sake yin zanga-zangar lumana sai mama ta gani sabida yadda gwamnatin tarayya taki biyansu albashi ba.
yadda kungiyar malamai ta asuu ke fafutuka da gwamnatin tarayya kan albashinsu da kuma sauran hakokinsu da gwamnati ta ki ta biyasu wanda suka shafe watannin
Kungiyar malamai masu koyarwa na jami’o’i suna barazanar fadawa sabon yajin aiki sakamakon dokar gwamnatin tarayya wacce ta sa aka rike musu albashin wata 8.
Akwai yiuwar kungiyar malaman jami'a ta koma yajin aikin da take yi saboda rashin samun abin da take son daga gwamnatin Najeriya a kwanakin da suka gabata.
Kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, na Jami'ar Tarayya da ke Jigawa ta yi zanga-zangan lumana don nuna fushinta kan zabtare albashin mambobinta da gwamnati ta yi.
Yajin aikin ASUU
Samu kari