Yajin aikin ASUU
Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta bi manyan sakatarriyar gwamnatin tarayya da na jiha a Filato sun sa kwaɗo da makulle, ma'aikata sun juya zuwa gidajensu.
Rahotanni sun kawo cewa gwamnatin tarayya ta dauki gagarumin mataki don dakatar da yajin aikin sai baba ta gani da kungiyar kwadago suka shiga a ranar Litinin.
Shugaban ASUU, Emmanuel Osodeke ya aika takarda zuwa ga ‘Yan ASUU cewa su dakatar da zuwa aiki duk da ba a biya su albashin wata 8 ba na yajin-aikin kwanaki.
Bola Tinubu ya yi tir da yajin-aikin NLC da TUC, wani hadiminsa ya ce ana azabtar da miliyoyin jama’a saboda abin da ya faru da Joe Ajaero a Imo.
Cikin tsakar daren NLC da TUC su ka shiga yajin-aiki a ko ina a fadin kasar nan. 'Yan kwadago da ‘yan kasuwa sun shiga yaji ne saboda an taba Joe Ajaero kwanaki
Bayan canjin gwamnati da kuma tsadar da rayuwa ta yi a Najeriya, Kungiyar ASUU ta reshen YUMSUK ta koka game da yadda abubuwa su ke tafiya a mulkin Abba Kabir Yusuf.
Kotun ɗa'ar ma'aikata ta Najeriya ta yanke hukuncin hana kungiyoyin kwadago na ƙasa NLC da TUC shiga yajin aikin da ta tsara farawa daga ranar 14 ga watan Nuwamba.
Kungiyar ASUU da shugabannin jami’a sun yi tir da tsarin da aka kawo na karbe masu kudin shigan da su ka samu, wannan zai sake jefa makarantu a tsaka mai wuya.
Gamayyar halastattun ƙungiyoyin kwadago na ƙasa NLC da TUC sun kira muhimmin taron majalisar zartarwa NEC kan wasu muhimman batutuwa da suka taso.
Yajin aikin ASUU
Samu kari