Yajin aikin ASUU
Shugaba a majalisar dattawa ya bayyana bukatar masu shirin yajin aiki su janye yayin da ake ci gaba da shirin ruyfe Najeriya a makon da za a shiga.
Yunkurin gwamnatin tarayya na daƙile shirin yajin aikin ƙungiyoyin kwadago ya gamu da tasgaro yayin da ake nemi wakilan NLC da TUC a wurin taro aka rasa.
A wani yunƙuri da ake wa kallon na daƙile yajin aikin sai baba ta gani, gwamnatin tarayya ta shirya zaman gaggawa kuma ta gayyaci kungiyoyin kwadago na LPc da TUC.
Kungiyoyin kwadago sun umarci dukkan kawayensu da rassansu na jihohi su rufe harkokin tattalin arziƙin Najeriya daga ranar Talata 3 ga watan Oktoba, 2023.
Kungiyar Malaman Jami'o'i ta ASUU ta bayyana cewa dalibai da dama ka iya barin karatu idan har gwamnati ba ta dauki matakin kare-karen kudin makaranta da ta ke ba.
Bola Tinubu ya cire tsarin tallafin man fetur, jama'a su na shan wahala. ‘Yan kwadago da kungiyoyin ma’aikata za su iya tafiya jajn aikin da zai shafi ko ina.
Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC) reshen jihar Kano, ta sanar da rufe ofisoshin gwamnati da wasu ƙarin muhimman wurare a faɗin jihar. Wannan mataki dai yana.
Kungiyar NLC ba za tayi na’am da karin farashin kudin man fetur da ake tunanin za ayi ba. Barazanar zuwa kotu ba zai yi aiki a kan ma'aikatan Najeriya yanzu ba.
Yanzu muke samun labarin yadda likitocin Najeriya ke shirin fara zanga-zangar da ba a taba gani ba. An ruwaito cewa, dama tun farko sun shiga yajin aiki a kasa.
Yajin aikin ASUU
Samu kari