Fashi da makami
'Yan fashi da makami a jihar Kano sun kai farmaki gidaje a jihar Kano domin tafka barna. 'Yan sanda sun fatattakesu yayin da suke kokarin kutsawa gidan mutane.
Hukumar hana almundahan da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ta shigar da tsohon babban hafsan Sojin Najeriya, Kenneth Minimah, kan laifin sata.
Muggan yan fashi da makami sanye da kaya irin ta yan sanda sun kutsa wani banki da ke Ikirun, hedkwatar karamar hukumar Ifelodun inda suka sace kudade masu yawa
Gwarazan jami'an yan sanda sun samu nasarar damke wani ɗan fashi mai mugun hatsari da aka jima ana nema ruwa a jallo a jihar Kano, ɗan fashin dan shekara 18.
Wani mutum da ake zargi da fashi da makami mai suna Biodun Rasheed, wanda yayi shiga tamkar makiyayi yana fashi ya shiga hannun rundunar 'yan sandan jihar Ogun.
Wasu 'yan fashi da makami dauke da muggan makamai sun afkawa wasu bankuna da kuma ofishin 'yan sanda a jihar Osun. Sun kashe mutane, sun kuma yi barna sun gudu.
Wasu 'yan bindiga da suka sace 'yan uwan ango da amarya a jihar Delta sun bukaci a basu N10m kudin fansa. Ba a bayyana adadin mutanen da aka sace a motar ba.
'Yan fashi sun harbe mijin wata mata a Zariya har lahira. Matar ta bayyana yadda 'yan fashin sukam afka gidansu cikin dare suka kuma harbi mijin nata a wuya.
Mazauna Birinin Gwari a jihar Kaduna suna ta tserewa daga gidajensu saboda tsoron harin 'yan bindiga da ya tunkaro yankin. Suna barin gonaki da kayan abinci.
Fashi da makami
Samu kari