Arewa
Iyayen daliban da aka sace a jihar Zamfara sun shiga damuwa bayan da gwamnati ta ba da umarnin katse layukan waya saboda magance matsalolin tsaro a jihar Zamfar
Mambobin jam'iyyar APC sama da 50,000 sun sauya sheka zuwa PDP a jihar Adamawa, inda suka bayyana cewa, sun yi hakan ne don ciyar da jihar da kasa baki daya gab
A kokarin magance matsalolin tsaro, gwamna Malam Nasiru El-Rufai ya yi alkawarin magance matsalolin tsaro a jihar Kaduna har ma da na Filato dake makwabtaka.
Wani matashi ya hau karfen sabis, inda ya bayyana cewa shi dai ba zai sauko ba har sai ya samu dauki daga jama'a. Ya bayyana bukatar cewa, dole a yi masa aure.
Rahotanni da muke samu daga jihar Sokoto, sun bayyana cewa, wasu mutane 5 sun mutu yayin da suke raka gawar dan uwansu daga jihar Legas zuwa jihar Sokoto..
Jihar Adamawa ta dakatar da ayyukan wasu makarantun kwana na gwamnati duba da yadda lamarin tsaro yake kara tabarbarewa a yankuna daban-daban na Arewacin kasar.
Sanata Aliyu Wammako daga jihar Sokoto, ya nada mataimaka na musamman har mutum 18 domin su isar romon dimokradiyya a fadin mazabarsa da yake wakilta a majalisa
Jam'iyyar APC a jihar Taraba ta ba shugaba Buhari shawari, ta ce ya kamata shugaba Buhari ya duba irin alherin da Taraba ta yi masa ya bai wa jiharsu minista.
Rundunar 'yan sanda sun shaida cewa, wasu 'yan bindiga sun sace sarkin New Bassa ta jihar Neja, inda tuni aka tura jami'an tsaro da 'yan banga domin ceto sarkin
Arewa
Samu kari