Arewa
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana yadda dattawan Kiristoci daga Kaduna ta Kudu suka tuge Barnabas Bala daga kujerarsa a wa'adin farko.
Tsohon hadimin gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, ya bayyana inda gwamnan ya shiga bayan an dai na jin ɗuriyarsa a jihar. Ya ce gwamnan yana birnin tarayya Abuja
Tsohon gwamnan Zamfara, Ahmed Sani Yerima ya ce amaryarsa da aka yi ta cece kuce kan ƙarancin shekarunta a shekarun baya ta kai matakin digiri na biyu a jami'a.
Bayan da shugaban NUC ya yi murabus, ya ce ba zai amince da zuwa jami'ar kudi ba, zai dawo BUK domin ci gaba da aikinsa da ya saba na koyarwa kamar yadda yake.
Akalla mutane fiye da 2,000 ke tsare a barikin Giwa da ke Maiduguri a jihar Borno, mafi yawa daga cikin wadanda ke tsaren sun ce ba su san me suka aikata ba.
Wasu ɓata-gari da ake zaton ɗaukar nauyinsu aka yi sun kai farmaki kan sakatariyar jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Kogi, sun yi barna mai yawa.
Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya yi Allah wadai da aika-aikar da aka yi a kasar Sweden inda ya ya bukaci da a yi binciken gaggawa don daukar mataki a kan haka.
Tsohon mataimakin Sufeta Janar na ƴan sanda Ambrose Aisabor ya shawarci Shugaba Tinubu da ya yi fatali da shawarar Ahmed Sani Yarima kan sulhu da ƴan bindiga.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Ahmed Sani Yeriman Bakura ya ce jahilci da talauci ne suka haddasa matsalar tsaron 'yan bindigan daji a arewacin Najeriya.
Arewa
Samu kari