Arewa
Honorabul Abdullahi Balarabe Dabai, mamba mai wakiltar Bakori da Ɗanja a majalisar wakilan tarayya ya roƙi a ba mutane damar ɗauƙar makami su kare kansu.
Ba a gama makokin Farfesa Umaru Shehu ba, sai ga labarin wata mutuwa a Jigawa. Marigayin ya rasu ya na mai shekara fiye da 80 da haihuwa a duniya.
Babban dan kasuwa a jihar Kano, Alhaji Saadina Dantata ya kirkiri sabon banki na yanar gizo inda zai yi gwagwarmaya da Opay da Moniepoint da kuma Kuda da sauransu.
Jami'an 'yan sanda a jihar Katsina sun yi karin haske bayan kama mata da harsasai a jihar, bincike ya tabbatar cewa matar ta dauko jakar mijinta ne a rashin sani.
Wani Fasto ya gamu da ajalinshi bayan ginin coci ya ruguje a kansa yayin gudanar da addu'o'i tare da wasu mutum uku, an tabbatar da cewa mutanen uku sun tsira.
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Neja ta bayyana cewa ta samu rahoton cewa wani jirgin ruwa da ya ɗauko mutane 22 ya kife ranar Litinin a jihar Neja.
Farashin iskar gas na kara tashi yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, yanzu gas mai nauyin kilo 12 ya kai 12,500 wanda a baya ake siyarwa kasa da dubu 10.
Kotun sauraran kararrakin zaben a Nasarawa ta rusa zaben Gwamna Abdullahi Sule inda ta tabbatar da David Ombugadu na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zabe.
Shugaban gamayyar alkalan da su ka yanke hukunci kan zabe a jihar Plateau, Mai Shari'a Muhammad Tukur ya bayyana yadda jama'a suke yi masa ba'a kan hukuncin kotun.
Arewa
Samu kari