Arewa
Gwamnatin jihar Kwara karkashin jagorancin Gwamna Abdulrahman Abdulrazaq, ta jaddada matsayarta cewa ba zata gudanar da bikin murnar 1 ga watan Oktoba ba.
A yau ne kotun sauraran kararrakin zaben jihar Kaduna ta shirya yanke hukunci tsakanin Isa Ashiru na PDP da Gwamna Uba Sani na APC, kotun za ta yi amfani da 'Zoom'.
An bayyana jerin jami'o'in Najeriya masu nagarta da kyau a wannan shekarar da za a shiga. An bayyana BUK a matsayin ta 5 a wannan jeri da aka fitar kwanan nan.
Daya daga cikin 'yan matan Dapchi da kungiyar Boko Haram su ka kama, Leah Sharibu yanzu ita ke jagorantar tawagar kula da lafiyar mayakan a yankin Tafkin Chadi.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram, Ari Ghana a Borno yayin kai wani farmaki da su ka yi a karamar hukumar Gwoza.
Wani dan bindiga ya gamu da tsautsayi yayin da ya je sace makwabcinsa, Alhaji Mohammed Makasudi a jihar Neja, mai gidan ya harbe shi a kafa yayin sace shi.
Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya karyata jita-jitar cewa su na tattaunawa da 'yan bindiga a asirce a Zamfara kamar yadda Gwamna Dauda Lawal ya yi zargi.
Tsohuwar minista a lokacin gwamnatin Buhari, Sadiya Farouk ta shiga jerin masu gangami don ceto daliban da aka sace a Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke jihar Zamfara.
Masu garkuwa sun sace Kwamishinan yada labarai da al'adu a jihar Benue, Matthew Abo a daren jiya Lahadi 24 ga watan Satumba a gidansa da ke Zaki-Biam.
Arewa
Samu kari