Arewa
Minista Simon Lalong ya bayyana cewa ya shiga rudani kan kujerar Minista zai rike ko kuma ya koma Majalisar Dattawa bayan samun nasara a Kotun Koli.
Wata kungiyar matasan Arewa sun yi ikirarin cewa akwai wani shiri da suka gano na gurgunta 'yan siyasar Arewa don cimma wata manufa a zaben 2027.
Shahararriyar ma'aikaciyar gidan talabijin na NTA, Aisha Bello ta riga mu gidan gaskiya a jiya Lahadi 10 ga watan Disamba, an bayyana lokacin jana'izarta.
Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue ya yi martani kan jita-jitar komawa jam'iyyar PDP daga APC inda ya ce labarin kanzon kurege ne kuma ba ta shi tushe.
Sanatocin Najeriya sun bayyana yiwa dangin wadanda aka kashe a wani yankin jihar Kaduna a makon jiya. Sun ce a yi hakuri, sun dai ba da kyautar kudi.
Wasu 'yan bindiga a jihar Kaduna sun sake bukatar sabbin babura guda biyu bayan sun karbi kudin fansa har naira miliyan 10 daga hannun 'yan uwan wadanda ke hannu.
Gamayyar Sanatoci daga Arewacin Najeriya sun dira a jihar Kaduna don jaje ga wadanda harin bam ya rutsa da su a kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi.
Wani lauya da ke zaune a jihar Kano, Umar Sa'ad Hassan ya yi hasashen abin da zai kasance a shari'ar zaben jihar Kano, ya ce zai yi wahala Abba Kabir ya yi nasara.
Gamayyar kungiyoyin Arewa a yankin kudu maso yamma sun zargi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da hannu a rikicin siyasar da ke faruwa a jihar Kano.
Arewa
Samu kari