Arewa
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya yi shaguɓe ga Sarki Muhammadu Sanusi II a wani tsohon faifan bidiyo bayan tube shi a sarautar jihar.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya sanya hannu a dokar da ta rusa masarautun jihar guda biyar da gwamnatin Abdullahi Ganduje ta kirkiro a shekarar 2019.
Awanni kadan bayan rusa masarautun jihar Kano guda biyar da Majalisar dokoki ta yi, masu nadin sarauta sun shiga gidan gwamnati domin nada sabon Sarki.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya taya Mai Martaba Muhammadu Sanusi na II murnan sake dawowa kan sarautar jihar Kano bayan rusa masarautu biyar.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da rusa dukkan masarautun biyar da tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje ya kirkiro lokacin da yake gwamna.
Da safiyar yau Laraba ne aka bindige wani jami'in ɗan sanda a cikin kasuwa a karamar hukumar Jos ta Arewa a jihar Plateau yayin hana cinikayya a bakin titi.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar APC ta kasa a Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya nuna damuwa kan salon mulkin Bola Tinubu ganin yadda ake tafiyar da gwamnati.
Fitacciyar 'yar TikTok ta Arewa, Murja Ibrahim Kunya ta bayyana cewa lauyoyinta ne suka ba ta izinin ta ci gaba da hawa soshiyal midiya amma da sharadi.
Kungiyar manyan Arewa (ACF) ta dora alhakin wahalhalun da ake fama da su a Najeriya kan wasu manufofi da gwamatin Shugaba Bola Tinubu ta bullo da su.
Arewa
Samu kari