Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Gwamnatin jihar Kano tana sanar da dukkanin masu kaya a shagunan da aka gina a filayen da wajajen da Ganduje ya siyar da su gaggawar kwashe dukkanin kayan su.
Sheikh Ishaq Adam Ishaq Hafizahullah ya yi bayanin hanyoyin karbe filaye a doka. Baristan ya nuna kyau Abba Yusuf ya sanar da jama’a, kuma ya biya su kudinsu.
Za a ji labari cewa gwamnati ta bayyana takaicin bisa yadda wasu suka afkawa ginin dake cikin tsohon gidan jaridar Triump da ba ta cikin wuraren da za a rusa.
Rushe-rushen da Gwamnatin Kano ta ke yi zai jawo ta shiga kotu. Kamfanin Lamash Property Limited ya shigar da kara, ya bukaci a biya sa N10bn saboda asara.
Za a ji ‘Yan takara a jam’iyyar PRP a 2023 su na so a binciki Abdullahi Umar Ganduje, kuma an roki sabon Gwamna ya cigaba da duk wasu ayyukan alheri a Kano.
Za a ji Gwamnatin jihar Kano ta ci gaba da rushe gine-ginen da aka yi a wurare mallakar Gwamnatin. A wannan dare an rushe ginin da aka yi a Otal ɗin Daula.
Abba Kabir Yusuf wanda ya fi shahara da Dadiyata, ya yi alkawarin yin bincike a game da bacewar Malam Abubakar Idris (Dadiyata)a matsayinsa na Gwamnan Kano.
Nasir El-Rufai ya bayyana hikimar gayyato Rabiu Musa Kwankwaso ya kaddamar da ayyuka a Kaduna, a wurin ake gano yaron Kwankwaso ya samu katafariyar kwangilar.
Abdulsalam Abdulkarim Zaura ya shigar da kara a kotu a kan zaben 2023. AA Zaura ya na zargin cewa da murdiya ne Sanata Rufai Hanga ya doke shi a karkashin NNPP.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari