Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin wasu mukamai na masu bashi shawara. Sanusi Kwankwaso ya zama mai ba Gwamna shawara a kan sha’anin siyasa
Duk da ya na goyon bayan shi, Muhammad Suleiman Musa ya ce kyau Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rika sara ana duba bakin gatari, domin an rusa shagunanan su a kasuwa
Za a rugurguza gine-ginen da aka yi a lokacin Abdullahi Ganduje, amma sauran ginin da aka yi a filayen da aka saida a lokacin da Rabiu Musa Kwankwaso yake mulki
Za a fahimci cewa sabon Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa ɗansa na riƙo, Ahmad A Yusuf a matsayin Sakataren Gudanarwa na Hukumar Tarihi da Al’adu ta jihar.
Sabon Gwamnan Kano ya ce a makarantar Legal, Abdullahi Ganduje ya je ya kwace wuri, ya yi fulotai na alfarma. 70% na filayen na uwargidarsa ce da ‘ya ‘yanta.
Gwamnatin Kano ta soma rushe gine-ginen da ke filin Kwalejin Fasaha ta Kano a Salanta. Hakan ya jawo rigima ta Barke tsakanin Masu Rusau da Masu Gidaje a jiya.
Abba Kabir Yusuf ya bada umarnin a fara shirin tura yaran Kano zuwa jami’o’in kasashen Duniya. Gwamnatin Kano ta dawo da tsarin Kwankwasiyya da aka saba da shi
An gayyaci Rabiu Kwankwaso zuwa Aso Villa a kan rushe-rushen da ake yi, Kwankwaso ya fadawa Bola Tinubu Abdullahi Ganduje ya rika kwashe filayen talakawan Kano
Gwamnatin jihar Kano tana sanar da dukkanin masu kaya a shagunan da aka gina a filayen da wajajen da Ganduje ya siyar da su gaggawar kwashe dukkanin kayan su.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari