Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
A yammacin talata, Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kai ziyarar duba aikin babban titin Wuju-Wuju dake cikin birnin Kano, ya sha alwashin karasa aikin a Satumba.
A Kano, a auren zaurawan da gwamnatin Abba Kabir Yusuf za tayi, mata su na harin auren Sanata Kawu Sumaila, Yusuf Ogan Boye, da wani ‘Dan Majalisar tarayya.
Abba Kabir Yusuf ya nada shugabannin wasu hukumomi, cibiyoyi da kamfanonin jihar Kano. Irinsu Dr. Muhammad S. Khalil da Dr. Dahir M. Hashim aiki sun samu mukami
A jiya Gwamnan jihar Kano ya nada Mai bada shawara a kan sha’anin ciniki da wasu Hadimai 14. An fahimci za kawo tsare-tsaren tallafi da ciyar da ‘yan makaranta.
Za a ji Tanko Yakasai ya yi fashin baki kan yadda siyasar jihar ta ke tafiya tsakanin bangaren Gandujiyya da kuma ‘Yan Kwankwasiyya, ya kawo wasu shawarwari.
Za a ga Dr. Abubakar Labaran Yusuf wanda shi ne kwamishinan ma'aikatar lafiya a Kano ya yi zaune a bakin ƙofar shiga ma'aikatar lafiya domin tare masu makara.
A karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, Gwamnatin jihar Kano ta shigar da takarda a kotun kan shari’arta da hukumar EFCC v Abdullahi Ganduje a bidiyon dala.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin wasu mukamai na masu bashi shawara. Sanusi Kwankwaso ya zama mai ba Gwamna shawara a kan sha’anin siyasa
Duk da ya na goyon bayan shi, Muhammad Suleiman Musa ya ce kyau Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rika sara ana duba bakin gatari, domin an rusa shagunanan su a kasuwa
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari