Akwa Ibom
Dattawan APC a jihar Akwa Ibom sun bayyana cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Akpabio na cin amanar APC a jihar wajen hada kai da PDP don son rai.
Shugaba hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya, Ola Olukoyede, ya bayyana nasarorin da hukumar ta samu a shekarar 2024 da ta gabata.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kai farmaki wata maboyar 'yan bindiga a jihar Akwa Ibom inda ta rusa maboyar tare da kwato miliyoyin Naira da makamai.
Bayan kama tsohon gwamnan Akwa Ibom, Gwamnan jihar, Umo Eno, ya nesanta gwamnatinsa daga zargin rashawa na ₦700bn da EFCC ke yi wa Udom Emmanuel.
Bayan korafin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, wasu Sanatoci sun ki amincewa da kokenta, suna cewa ba a bi ka’idojin majalisa ba, yayin da wasu ke goyon bayanta.
Jami'an hukumar EFCC mai yaki da cin hanci a Najeriya sun cafke tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel kan zargin karkatar da kudade har N700bn.
Shugaba Bola Tinubu ya samu mukamin sarauta mafi girma a jihar Akwa Ibom. Gwamnan jihar da sarakuna ne suka taru wajen ba shi sarautar a Aso Villa.
Bayan zargin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan Godswill Akpabio, matar tsohon gwamnan, Ekaette Akpabio ta yi barazanar ɗaukar matakin kotu kan zarginta.
Mataimakin kakakin Majalisar wakilai kuma shugaban kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya, Hon. Benjamin Kalu ya ce ba za a kirkiro sababbin jihohi 31 ba.
Akwa Ibom
Samu kari