Akwa Ibom
Gwamnann jihar Akwa Ibom ya yi bayani kan abubuwan da ake yaɗawa a jigar a ƴan kwanakin nan, ya ce zai miƙa kansa ga hukumar EFCC idan bukatar hakan ta taso.
Karamin ministan albarkatun man fetur, Ekperikpo Ekpo ya musanta zargin cewa ya haɗa hannu da Gwamna Umo Eno domin yaƙar shirin tazarcen shugaba Tinubu a 2027.
Kungiyar kabilar Ibo ta Ohanaeze Ndigbo ta bayyana cewa babu wani dalili da zai sa a rika kace-nace a kan sake zabar Bola Ahmed Tinubu ya koma kujerarsa.
Jam’iyyar PDP a jihar Akwa Ibom ta zabi Gwamna Umo Eno a matsayin dan takararta tilo na zaben gwamna na shekarar 2027 inda ta haramta wa sauran yan takara.
Gwamna Umo Eno na Jihar Akwa Ibom ya ja kunnen masu kama kafa domin neman muƙami inda karyata jerin sunayen kwamishinoni da ake wallafawa a kafofin sadarwa.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya rusa majalisar zartarwa, ya gode masu bisa gudummuwar da suka bayar fun farko, ya ce sun ba yi bakin kokarinsu.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana fatan cewa APC za ta ci gaba da lashe jihohi a Kudu maso Kudu, yana mai cewa zai kawo sauyi mai kyau.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi magana kan shirin jam'iyyar APC a yankin Kudu maso Kudu dangane da zaben 2027 mai zuwa.
Tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom da Rivers a mulkin soja, Manjo-janar Godwin Osagie Abbe ya riga mu gidan gaskiya a jiya Asabar 21 ga watan Disambar 2024.
Akwa Ibom
Samu kari