Ahmed Ibrahim Lawan
Watakila CBN ya tsawaita wa’adinsa sai bayan watanni 6 ganin Sanatoci su na ganin zai fi kyau a bari sai zuwa Yunin 2023 sannan a daina karbar tsofaffin kudi.
Ana tuhumar Ahmad Lawan wanda Bola Tinubu ya taimaka a siyasa da yi wa PDP aiki. Festus Keyamo ya ce tun fil azal Sanatan bai taba marawa jam’iyyar PDP baya ba
Ba za ta yiwu a amince da kundin kasafin kudin Najeriya na 2023 ba. Shugaban Majalisar ya ce ba za ta yiwu a kammala aiki a kan kundin kasafin kudin 2023 ba.
Majalisar wakilai tace a soke wasu ma’aikatu a kasar nan, kuma ana zargin wasu ma’aikatun tarayya sun batar da N2tr ba tare da ‘yan majalisa sun samu labari ba.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, yace bai da niyan daukaka kara kan hukuncin kotu da ya haramta masa takarar kujerar sanata mai wakiltan Yobe ta arewa.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya bayyana barayin danyen man fetur a matsayin manyan makiyan Najeriya. Ya bayyana hakan ne yayin gabatar da
Ana zargin akwai cibiyoyi, hukumomi da ma’aikatun gwamnati wanda ba su da wani aikin kirki. Yanzu ana tunanin za a soke wadannan MDAs domin a rage kashe kudi
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmada Lawan ya ce ya amince da hukuncin kotu na tabbatar da Bashir Machina a matsayin dan takarar sanata na Yobe ta Arewa a karkash
Majalisa na binciken kwangila, ana neman Hameed Ali, Ministar kudi da Gwamnan CBN. A shekarar 2017 da ake nemi Shugaban kwastam ya zo, abin bai zo da dadi ba
Ahmed Ibrahim Lawan
Samu kari