Ahmed Ibrahim Lawan
Ba za ta yiwu a amince da kundin kasafin kudin Najeriya na 2023 ba. Shugaban Majalisar ya ce ba za ta yiwu a kammala aiki a kan kundin kasafin kudin 2023 ba.
Majalisar wakilai tace a soke wasu ma’aikatu a kasar nan, kuma ana zargin wasu ma’aikatun tarayya sun batar da N2tr ba tare da ‘yan majalisa sun samu labari ba.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, yace bai da niyan daukaka kara kan hukuncin kotu da ya haramta masa takarar kujerar sanata mai wakiltan Yobe ta arewa.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya bayyana barayin danyen man fetur a matsayin manyan makiyan Najeriya. Ya bayyana hakan ne yayin gabatar da
Ana zargin akwai cibiyoyi, hukumomi da ma’aikatun gwamnati wanda ba su da wani aikin kirki. Yanzu ana tunanin za a soke wadannan MDAs domin a rage kashe kudi
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmada Lawan ya ce ya amince da hukuncin kotu na tabbatar da Bashir Machina a matsayin dan takarar sanata na Yobe ta Arewa a karkash
Majalisa na binciken kwangila, ana neman Hameed Ali, Ministar kudi da Gwamnan CBN. A shekarar 2017 da ake nemi Shugaban kwastam ya zo, abin bai zo da dadi ba
Ahmad Lawan yana cikin wadanda aka ga babu sunansu a cikin wadanda za su yi takara. Wannan zai zama karon farko tun shekarar 1999 da ba zai tsaya takara ba.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya gana da tsoffin Shugabannin Najeriya, Abdulsalam Abubakar da Ibrahim Badamasi Babangida a gidajensu da ke Minna.
Ahmed Ibrahim Lawan
Samu kari