Jihar Adamawa
Malama Nuhu Ribadu, tsohon shugaban EFCC ya bayyana cewa ba zai ba zai garzaya kotun koli ba don daukaka karar zaben fidda gwani. Yace ya rungumi kaddaraa.
Hajiya Aisha Muhammadu Buhari ta magantu a kan yanayin siyasar arewa inda ta shawarci shugabannin yankin da su yi koyi da yadda takwarorinsu na kudu ke siyasa.
Rahotanni sun nuna cewani hatsari mai muni ya rutsa da watar Hilux dake cikin ayarin gwamnan Adamawa, Ahmadu Fintiri, yana hanyar zuwa Mubi, mutane 4 sun rasu.
Aisha Muhammadu Buhari tayi alkawarin shiga rikicin jam’iyyar APC da yaki ci Balle cinyewa a jihar Adamawa wanda har ya kai ‘yan takara zuwa kotun shari’a.
Bayan nasarar da ta samu a kotun daukaka kara wanda ya dawo da ita kujerar yar takarar gwamnan APC a Adamawa, Aisha Binani ta dawo mahaifarta a garin Yola.
Jim kaɗan bayan kammala wani ɗaura aure a Masallacin Agga, Yola, wata babbar Mota da ta shawo gangara ta latse biyu daga cikin ayarin motocin gwamnan Adamawa.
Wata kotun daukaka kara dake zama a garin Yola na jihar Adamawa ya jaddada Aishatu Binani matsayin ‘yar takarar gwamnan jihar Adamawa a jam’iyyar APC a 2023.
Matashi mai suna Muhammad a Yola dake Adamawa ya bayyana gaban kotu bayan an kama shi yana shigar mata tare da damfarar maza masu son kwanciya ko shan minti.
ana ta samun tirka-tirka dai bayan da aka gudanar da zaben fidda gwani na gwamnan jihar adamawa a jam'iyyar Apc, wanda hakan yasa Wasu zuwa kotu har aka kori.
Jihar Adamawa
Samu kari