Hadarin jirgi
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya jajanta wa iyalan mutanen da suka mutu a haɗurran jiragen ruwan da suka afku a jihohin Adamawa da kuma Neja.
Wani hatsarin jirgin ruwa a jihar Adamawa ya yi ajalin mutane da dama yayin da wasu su ka jikkata a kauyen Gurin da ke karamar hukumar Fufore a jihar.
Mutane da dama sun salwanta a wani hatsarin jirgin ruwa a jihar Neja. Jirgin ruwan yana ɗauke fasinjoji masu yawa ne lokacin da ya kife a cikin teku.
Wani jirgin ruwa ya gamu hatsari da yammacin ranar Jumu'a ana tsaka da zabga ruwan sama a jihar Adamawa, har yanzu ba a kammala tsamo mutanen da ya ɗauko ba.
Wani jirgin saman kamfanin sufurin jiragen sama United Nigeria Airlines ya sauka daga kan titinsa yayin da ya sauka a filin jirgin Murtala Muhammad jihar Legas.
Kasar Ukraine ta rasa shida daga cikin dakarun sojinta yayin da wasu jiragen yaƙi masu saukar ungulu guda biyu suka gamu da hatsarimara daɗi a gabashin ƙasar.
Aƙalla mutane 6 ne aka tabbatar da sun ɓata a wani mummunan haɗarin kwale-kwale da ya rutsa da su a jihar Neja a kan hanyarsu ta zuwa jihar Kebbi wacce ke.
Bola Tinubu bai bukatar ya nemi kyautar fili daga wajen babban ministan Abuja. Nyesom Wike ya shiga ofis a makon da ya gabata, ya kama shirin aiki babu wasa.
Majaliaar dokokin jihar Nasarawa ta aike da sakon jaje ga iyalan mutum 12 da suka rasa rayuwarsu sakamakon haɗarin jirgin ruwa a yankin karamar hukumar Lafia.
Hadarin jirgi
Samu kari