Hadarin jirgi
Jirgin saman kamfanin Air Peace ya yi wata saukar gaggawa bayan samun matsala a sama. Jirgin ya dauko mutane daga Benin na jihar Edo zuwa birnin Abuja.
Ofishin binciken tsaron Najeriya (NSIB) ya sanar da gano karin gawar mutum guda da hatsarin jirgin sama ya rutsa da su da jihar Ribas. Hadarin ya afku a makon jiya.
Shugaba Bola Tinubu ya nemi a tsaurara bincike da aikin ceto yayin da ake fargabar fasinjoji takwas sun mutu a hatsarin jirgin sama da ya faru a jihar Ribas.
An samu bayanai kan matukin jirgin saman da ya yi hadari da jami'an NNPCL. Wanda haɗarin ya ritsa da shi babban ne sosai a kungiyar matuƙa jirgin sama ta kasa.
Mai magana da yawun kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye ya tabbatar da cewa jirgin mai saukar ungulu da ya yi hatsari a Ribas mallakin kamfanin East Winds ne.
Mutane uku sun rasa rayukansu bayan jirgi mai saukar ungulu ta fadi a birnin Port Harcourt da ke jihar Rivers inda mutane uku suka rasa rayukansu dalilin haka.
Wani matukin jirgin saman Turkiyya ya mutu bayan ya yanke jiki a cikin jirgin a lokacin da yake tuki, lamarin da ya sa jirgin ya yi saukar gaggawa a birnin New York.
A cikin bidiyon, an ji wata mata ta na ihu tare da rike daya daga cikin jami’an filin jirgin inda ta zarge shi da yunkurin cin zarafinta da kuma neman cin hanci.
Wani mummunan hatsarin jirgin ruwa da ya auku a Legas ya ritsa da fasinjoji masu yawa. Jiragen guda biyu sun yi taho mu gama ne a tsakiyar wani rafi.
Hadarin jirgi
Samu kari