Abun Bakin Ciki
Yayin da ake ci gaba da ta'aziyyar Malam Idris Dutsen Tanshi, dalibai da iyalan marigayin sun sake fitar da wata sanarwa, suna jan hankalin al'umma kan ɗaukar hoto.
Yan sanda sun kwace makaman yan sa-kai a Uromi bayan kisan wasu Hausawa 16 a karshen watan Maris wanda ya jawo suke zanga-zanga a yankin da ke jihar Edo.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar tsohon gwamna na tsohuwar jihar Oyo, Dr. Victor Omololu Olunloyo, ya ce marigayin ya ba da gudummuwa.
Wani matashi da ke daya daga cikin ɗaliban marigayi Malam Idris Dutsen Tanshi wanda ke tare da shi a lokacin rasuwarsa ya bayyana yadda lamarin ya faru a gidansa.
Rahotanni sun ce rundunar ‘yan sandan Kaduna ta nesanta kanta daga wani mutumi Hadaina Hussaini da ake zargi da yin barazanar kisan yan Kudu a Arewa.
Jam'iyyar APC reshen jigar Ogun ta yu rashi yayin da mai magana da yawunta, Alhaji Abdulraheem Tunde Oladunjoye ya riga mu gidan gaskiya a ƙasar waje.
Rahotanni sun tabbatar da cewa 'yan bindiga sun sace Blessing Adagba, mai taimakawa Gwamnan Ebonyi, a unguwar Okposhi Eheku da ke karamar hukumar Ohaukwu.
Yayin da ake ci gaba da alhinin rasuwar Malam Idris Dutsen Tanshi, jam'iyyar PDP ta rasa daya daga cikin manyan jiga-jiganta, Alhaji Yekini Ayoade Adeojo.
An alhini a jihar Kebbi bayan sanar da rasuwar Sarkin Bunza, Dr. Mustapha Muhammad Bunza wanda ya rasu a ranar Laraba 2 ga watan Afrilun shekarar 2025.
Abun Bakin Ciki
Samu kari