Abun Al Ajabi
Wata uwa yar Najeriya ta tsinewa diyarta wacce ta amarce ba tare da ta fada mata ko ta gayyace ta ba, ta ce diyar tata za ta dandana kudarta kan abun da ta yi.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta tozarta saurayinta a bainar jama’a bayan ta zarge shi da cin amanarta da wata. Ta karbe waya da abun da ta siya mai.
Jama'a sun yi caaa a soshiyal midiya bayan cin karo da bidiyo da hoton wani mutum mai shekaru da ya yi wuff da yar budurwa. Sun ce sam bai yi mata adalci ba.
Wani bidiyo da ya bayyana a sohiyal midiya ya nuno lokacin da wata matashiya ta shiga falo ta ga cewa mahaifiyata ta dauki wayarta tana karanta sakonninta.
Wani bidiyo dake yawo a soshiyal midiya ya nuno dan Najeriya yana bayanin dalilin da yasa ya bar kasar ta tekun bahur-rum da Hamadan Sahara. Ya ce babu tabbass.
Wata yar Najeriya ta je soshiyal midiya don fallasa wani magidanci da ke neman yin lalata da ita. Ta ambaci sunan matarsa a Facebook yayin da ta gargade ta.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Theodore Orji, ya ce yana nan da ransa bai mutu ba sabanin jita-jitan da wasu ke yadawa. Ya ce masu yada abun za su mutu su bar shi.
Rahotanni sun kawo cewa har yanzu an gaza binne gawar marigayi Sanata Joseph Wayas, Shugaban Majalisar Dattawa a jamhuriyya ta biyu, wanda ya mutu a Landan.
Wata matar aure a Abuja ta bayyana halin da take ciki kasancewar mijinta ba ya kwanciyar aure da ita ko kadan. Ta ce aure ba lamari ne na tuwo ba akwai kwaciya.
Abun Al Ajabi
Samu kari