Abuja
Manyan dilolin man fetur sun rage farashi bayan matatar Dangote ta karya farashin mai a Najeriya. A yanzu haka an samu saukin kudin litar fetur da N27.
Bayan lauya ya shigar da kara a kotu, Bola Tinubu ya bukaci kotun tarayya da ta yi watsi da karar da ke neman majalisar dokoki ta fara shirin tsige shi daga mulki.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya kawo wani tsari kan biyan kudin kananan hukumomi kai tsaye daga asusun Gwamnatin Tarayya da aka shirya tun watan Janairu.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), Ola Olukoyede ya koka kan halin 'yan Najeriya dangane da cin hanci.
Daya daga cikin tsofaffin hadiman Muhammadu Buhari ya fusata game da yawan cin hanci da rashawa a Najeriya inda ya bukaci yanke musu hukuncin kisa.
Tun bayan bullar labarin cewa wasu daga cikin Malaman addinin Musulunci a Najeriya za su yi babban karatun Al-Kur'ani, an fara samun rabuwar kai tsakanin malaman.
Dakatattun Yan majalisar Zamfara guda 10 sun yi zanga-zanga a Abuja, suna cewa hakan barazana ce ga dimukuradiyya tare da neman a yi musu adalci.
Wani shaida ya bayyana yadda yan ta'addan Boko Haram su ka bayar da sunan Tukur Mamu da wasu 'yan jarida a matsayin wanda za su shiga tsakani don karbar fansa.
Rahotanni sun ce Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ƙaddamar da wasu matakai don karfafa darajar Naira, ciki har da sassauta wasu dokoki ga ‘yan kasuwar canji.
Abuja
Samu kari