Abuja
Rundunar 'yan sanda ta gurfanar da tsohon shugaban bankin NIRSAL, Aliyu Abdulhameed a gaban kotun tarayya da ke Abuja bisa zarginsa da aikata laifuffuka 10.
Ministan Abuja, Nyesom Wike bayan ganawa da mambobin Majalisar Tarayya ya bayyana cewa zai yi wahala a kawo karshen rashin tsaro gaba daya a Najeriya.
Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Felix Obuah, tsohon shugaban PDP da ya sauka a jihar Ribas a matsayin shugaban hukumar AMMC ta birnin Abuja.
Majalisar dattawan Najeriya ta shiga zaman sirri da ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da kwamishinan ƴan sanda kan yanayin tsaron birni.
Yayin ake ta kiraye-kirayen bude iyakoki ga Shugaba Tinubu a Najeriya, a karshe shugaban ya saurari koken jama'a ya umarci bude iyakokin Najeriya da Nijar.
A yayin da majalisar dattawa ta sanar da dakatar da Sanata Abdul Ningi, Legit ta kawo jerin wasu sanatoci 4 da aka taba dakatarwa daga zauren majalisar.
Yayin da ake fama da karancin wutar lantarki musamman a wannan wata mai albarka na Ramadan, Ministan makamashi ya yi magana kan inganta wutar lantarki a Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sakon kasafin kuɗin birnin tarayya Abuja ga majalisar wakilan tarayya, ya buƙaci ta hanzarta amincewa da shi.
Wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar Wuse, babban birnin tarayya Abuja, inda ta kone shaguna da motocin mutane da ke ajiye yayin da 'yan kwana-kwana ke aikin ceto
Abuja
Samu kari