Abuja
Bayan maka Dr Abdallah Gadon Kaya a kotu, Prof Makari ya janye karar tare da bayyana dalilansa na janye ta. Yace wasu manya ne suka sa ya janye karar da ya shig
Kotun ma'aikata dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta umarci kungiyar likitoci (NARD) da kuma gwamnatin tarayya su warware dukkan rashin jituwar da suke
An sha kwalliya, amarya yayin da ake shirin bikin budan kai. Hotuna da bidiyo sun watsu a kafafen sada zumunta na shirin budan kai a shagalin Yusuf da Zahra.
Wani likitan dabbobi mai shekaru 37, Akor Kenneth, ya sanar da kotu mai daraja ta daya dake Kubwa a Abuja cewa wata makwabciyarsa ta sharara masa mugun mari.
Masu garkuwa da mutane sun harbe wani matashi, Haruna Dako, sannan sun sace kayan abinci iri-iri a Kambu dake wuraren Abaji a birnin tarayya, Abuja,Daily Trust.
Wani jami'in 'dan sandan Najeriya da ke rawa a koda yaushe lokacin da yake kula da ababen hawa a Abuja ya yi magana game da aikinsa da yadda mutane ke daukansa.
Wasu.matasa dake fafutukar ceto jam'iyyar PDP daga rushewa sun fito kan tituna a Abuja, inda suka fara zanga-zangar neman a tumɓuke shugaban PDP na yanzun.
Wani sanata ya makale yayin da ambaliyar ruwa ta hana kowa wucewa a hanyar babban birnin tarayya, Abuja. Matafiya da dama sun makale a kan hanyar ta Abuja.
A zaman babbar kotun tarayya dake Abuja na yau Laraba, alkalin kotun ya bada belin mataiamakan Sunday Igboho baki ɗayansu duk da kin amincewa da haka daga DSS
Abuja
Samu kari