Bola Tinubu
Kungiyar Kiristoci ta CCCN ta zargi jam’iyyar APC da tara gayyar malaman addini na bogi,a wajen gabatar da 'dan takarar mataimakin shugaban kasa, Shettima.
Dan takarar jam'iyyar APC, Bola Tinubu, ya bayyana cewa bai yo hayar kowa ba a taron gabatar da Shettima don an bude taron ne ga kowa, harda malaman addini.
Bola Tinubu ya kaddamar da Sanata Kashim Shettima a matsayin ‘Dan takaran mataimakin Shugaban kasa, da alama Ibo sun ji haushin daukar Sanata Kashim Shettima.
Tsohon Ministan wasanni, Solomon Dalung ya fadi ra’ayinsa game da 2023, ya bayyana dalilin Asiwaju Tinubu na dauko Kashim Shettima a maimakon Kiristan Arewa.
Abuja - Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Kashim Shettima, yakai wa shugaban kasa, Muhammadu Buhari ziyara a fadar.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya bayyana kadan daga tagomashin da ya tanadarwa 'yan Najeriya, inda ya dage cewa dole ne ya ci zabe a shekarar 2023.
Jaridar Punch ta ruwaito cewa, an gudanar da bikin kaddamar da Shettima ne a dakin taro na Shehu Musa Yar’adua da ke Abuja, a ranar Laraba, 20 ga watan Yuli.
Direkta Janar na Kungiyar Yakin Neman Zaben Tinubu, Adebayo Shittu, ya yi ikirarin cewa musulmi ne ke da kashi 65 cikin 100 na al'ummar kudancin Najeriya. Ya yi
Mallam Abdulazeez Yinka Oniyagi, Jagoran Kungiyar Goyon Bayan Tinubu (TSO) ya ce tsoron Tinubu da Shettima ne yasa masu adawa ke daukan nauyin masu dumama siyas
Bola Tinubu
Samu kari