Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma ɗan takarar shugaban kasa a inuwar PDP, Bola Ahmed Tinubu, ya nemi Atiku Abubakar ya saka masa kan karamcin da ya masa a 2007.
Jigon jam'iyyar PDP Phrank Shaibu ya caccaki dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, a kokarinsa na tallata dan takararsu na jam'iyya PDP
Dan marigayi Alaafin, Oba Lamidi Adeyemi 111 ya bayyana cewa burin mahaifinsa na karshe shine ganin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya zama shugaban kasar Najeriya.
Mataimakiyar kakakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC, Hannatu Musawa, ta yi hasashen cewa Peter Obi na iya lashe zabe a Benue, Taraba, Plateau.
Bola Tinubu, ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam’iyyar APC yayi surkulle tare da shirme yayin da yake magana kan Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa zai dora daga inda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tsaya idan har aka zabe shi a matsayin shugaban kasa a 2023.
Tsohon gwamnan jigar Legas, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yace yana jin kwarin guiwar nasara a zaben shugaban kasan 2023 domin tsamo kasar nan daga kakanikayi.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC mai mulki, Bola Ahmed Tinubu, yace gwamnatinsa ba zata nuna gajiya wa ba har sai al'umma sun samu tsaro.
Tsohon Gwamnan CBN, Sanusi Lamido Sanusi a ranar Asabar, ya sanar da ‘Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu cewa bashi da jam’iyyar siyasa.
Bola Tinubu
Samu kari