Bola Tinubu
Kwamitin neman takaran Bola Tinubu yana hangen kuri’un mutanen Arewa maso yamma duk da Rabiu Kwankwaso wanda daga yankin ya fito, yana neman zama Shugaban kasa.
Asiwaju Bola Tinubu ya ziyarci Nasarawa idan aka ji shi yana cewa yayi alkawarin gama aikin Ajaokuta har kamfanin ya fara aiki a Najeriya domin a samu abin yi.
Tsohon Shugaban EFCC yace jam'iyyar APC za ta doke Atiku, Peter Obi da Kwankwaso. Ribadu ya na ganin tallata Bola Tinubu ba zai yi wahala ba saboda shahararsa.
Shugaban APC na kasa ya bayyana kwarin gwiwarsa ga cin nasarar Tinubu a zaben 2023 mai zuwa nan kusa. Ya ce Tinubu ya fara shirin zama shugaban kasa kawai.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jamiyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce baya tunanin APC zata tsira bayan 2023 idan ya ci zaben shugaban kasa
Abokin takarar Bola Ahmad Tinubu ya bayyana kadan daga abin da ya hango game da atakarar shugaban kasa. Ya ce Tinubu ne zai yiwa kasa abubuwa masu amfaninta.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso yana ganin APC mai mulki tayi kuskure wajen bada tikitin 2023 ta ga wanda bai cancanta ba, yace wannan shi ne babban kuskuren ta.
Bola Ahmed Tinubu, ‘Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, ya dauka alkawarin samar da ayyuka 1 miliyan a watanni 24 na Farkon Mulkinsa a Najeriya.
Kwamitin kamfe ya yi magana a kan zargin Bola Tinubu da harkar kwayoyi a Amurka. Festus Keyamo yace danganta ‘dan takaran da miyagun kwayoyi sharrin siyasa ne.
Bola Tinubu
Samu kari