Bola Tinubu
Kabiru Garba Marafa ya fadawa Asiwaju Bola Tinubu cewa Jam’iyyar APC ta ci zabe ta gama a Zamfara, ba a maganar ‘Yan adawan da za su iya yakar su a zaben 2023.
Za a ji cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yana harin kuri’u miliyan 15 daga mutanen Kudu maso yamma. Manyan Yarbawa 10, 000 za su marawa takarar Bola Tinubu baya.
Bola Tinubu ya yi bayanin abin da ya sa bai halarci zaman da aka yi da masu takara ba. Sanarwar ta fito ta ofishin Kakakin Kwamitin yakin zaben shugaban kasa.
Femi Fani-Kayode ya bayyana cewa 'dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na da isasshen lafiya.
‘Dan takaran PDP, Atiku Abubakar da kuma Asiwaju Bola Tinubu mai neman mulki a APC ba su cikin wadanda suka halarci zaman da aka yi da masu neman takara a jiya.
Duk da babu jituwa tsakanin Atiku Abubakar da wasu Gwamnonin jihohin PDP, amma an fahimci cewa duk wannan rigima, Bola Tinubu bai cikin lissafin Okezie Ikpeazu
Wata kungiyar yarbawa ta zargi, Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC da raba kan kungiyar yarbawa na Afenifere tana mai cewa dama ya saba hakan
‘Dan Majalisar Doguwa da Tudun Wada, Alhassan Ado-Doguwa ya ja-kunnen APC cewa tayi hattara da NNPP. Doguwa yana zargin Murtala Sule Garo da goyon bayan Atiku.
Sanata Aishatu Binani ta bayyana cewa ta janye daga shugabancin kwamitin yakin neman zaben Tinubu a jihar Adamawa sakamakon rikicin da ya kunno kai a jam’iyyar.
Bola Tinubu
Samu kari