Bola Tinubu
A yau ne APC ke fara kamfen dinta a birnin Jos ta jihar Filato, gwamna Lalong ya bayyana dalilin da yasa jam'iyyar ta zabi jihar don fara gangaminta na Tinubu.
ana ta samun tirka-tirka dai bayan da aka gudanar da zaben fidda gwani na gwamnan jihar adamawa a jam'iyyar Apc, wanda hakan yasa Wasu zuwa kotu har aka kori.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, gwamnoni, Sanatoci da ƙusoshin jam'iyyar AOC duk sun hallara a babbar birnin jihar Filato yayin da Tinubu zai bude kamfen 2023
A ranar Asabar da ta gabata ne aka yi jana’izar mahaifiyar Gwamna Rotimi Akeredolu, a nan aka ji Yemi Osinbajo ya na ba ‘Dan takaran APC, BolaTinubu hakuri.
Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya fada wa abokin hamayyarsa na jam'iyyar PDP cewa ya tare a Abuja.
A wani labarin da muka samo, an ruwaito cewa, hukumar yada labarai ta kasa, NBC ta ci tarar gidan talabijin na Arise bisa yada labaran karya kan Bola Tinubu.
Wani bidiyo ya nuna lokacin da dan takarar shugaban kasa na APC, da na PDP suka gana a Abuja. Sun gamu ne a wani filin jirgin sama yayin da kowa ke kan kamfen.
Jigon jam'iyyar PDP ya bayyana cewa, sam Atiku ba barawo bane, ya kuma ya harkar da bata dace ba. Ya kawo hujja, inda yace ana zargin Tinubu da safarar kwaya.
Tsohon gwamnan jihar Enugu kuma sanata mai wakiltar gabashin jihar, Sanata Chimaroke Nnamani, yace Bola Tinubu ya yi abin a yaba a ɓangaren shari'a a Legas.
Bola Tinubu
Samu kari