Bola Tinubu
Bola Tinubu ya ce yanzu haka yana kasar Saudi Arabia, ya je aikin Umrah kuma babu gaskiya a rade-radin cewa ya yi zama da Gwamnonin PDP a kan batun takara.
Gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce yan arewa ba su da wata zabi illa su goyi bayan takarar Bola Tinubu na APC saboda karamcin da ya yi arewa a baya.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue, kuma daya cikin gwamnonin PDP na G5 ya karyata rahoton cewa sun cimma yarjejeniyar goyon bayan Bola Tinubu a zaben 2023.
Sanata Chimaroke Nnamani mai wakiltar Enugu East ya yi kira ga matasan Najeriya su zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahned Tinubu.
Lamura sun kwabe wa Yakubu Dogara, tsohon kakakin majalisar wakilai na tarayya a yayin da yan yankinsu suka juya masa baya suka goyi bayan takarar Bola Tinubu.
Da aka zanta da Kwamred Adegboye Adebayo, wanda ‘dan kwamitin neman zaben APC ne, ya yi watsi da jita-jitar Bola Tinubu bai da isasshen lafiyan da zai yi mulki
Tun tuni 'yan takaran Gwamna a Kuros Riba suke rikici a APC. Yanzu an yi watsi da karar da ke gaban kotun koli bayan Bola Tinubu ya fito fili ya yi masu sulhu.
Tinubu/Shettima Network (TSN) 2023 ta na so kowa ya janyewa Bola Tinubu. Shugaban kungiyar ta mogaya bayan APC yana ganin sauran su na barnar kudinsu ne a kamfe
A zaman da Gwamnonin kungiyar G5 na PDP suka yi da APC, an ji ‘Yan G5 za su marawa Bola Tinubu baya da sharadin zai goyi bayan ‘yan takaran PDP a jihohinsu
Bola Tinubu
Samu kari