Bola Tinubu
Kotu ta tsaida 27 ga Junairu a matsayin ranar da za a ji hukunci a shari’ar Bola Tinubu v Incorporated Trustees of Kingdom Human Rights Foundation International
Sanata Chimaroke Nnamani, tsohon gwamnan jihar Enugu kuma sanatan yankin Enugu East ya jadada cewa Asiwaju Bola Tinubu na jam'iyyar APC ne zai lashe zaben 2023.
Yayin da ake ci gaba da tallata Tinubu a Najeriya da ma jam'iyyar APC, an bayyana sunayen matasan da za su tallata APC a zaben 2023. An fadi sunayen manya.
Jagoran Jam’iyyar PDP ya yi hasashen Atiku Abubakar ba zai ci zabe ba. Ken Nnamani ya na nunawa sauran mutanen Kudu maso gabashin Najeriya cewa APC ce zabi.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta gargadi yan Najeriya game da goyon bayan jam'iyyar APC mai mulki a kasa tana mai cewa APC bata san inda za ta ba.
Yayin da ake dakon watan Janairu domin jin wanda gwamnonin G5 zasu mara wa baya. Wata majiya ta ce Bola Tinubu na APC zai sake zama da tsagin Wike a Turai.
Za a ji labari cewa 'Yan Kungiyar Citizens Network for Peace and Development in Nigeria da su ke tare da Goodluck Jonathan, sun raba Jiha da PDP a zaben 2023.
Nyesom Wike, Seyi Makinde, Okezie Ikpeazu, Samuel Ortom da Ifeanyi Ugwuanyi za su bada goyon bayansu ne ga APC ko LP, ba za su goyi bayan PDP a shugaban kasa ba
Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP ya yi shagube ga manyan abokan hamayyarsa a zaben 2023 yayin da yake jaddada cancantarsa a cikinsu.
Bola Tinubu
Samu kari