Bola Tinubu
A jihar Zamfara, kwamitin yakin neman zaben Bola Tinubu ya bada kyautar buhunan shinkafa da masara ga kiristoci domin ayi bikin Kirismeti da sabuwar shekara.
Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Neja, Ahmed Musa Ibeto, ya yi murabus daga Jam’iyyar APC da kuma kwamitin yakin zaben shugaban kasa na jam’iyyar mai mulki.
Mike Msuaan, direktan tattara matasa na kwamitin kamfen din Tinubu/Shettima ya koma ga Allah, ya tafi kan dutse yayi azumin kwana 7 da addu'a don nasarar Tinubu
A hira da Kashim Shettima a shirin fashin baki na 01/01/23, an ji Shettima ya ce ba zai zagi Rabiu Kwankwaso ba domin ya yi aiki a Kano a lokacin yana Gwamna.
Tsohon gwamnan jihar Osun da ya gabata, Adegboyega Oyetola, ya bayyana cewa an masa wahayin cewa Asiwaju Bola Tinubu ne zai lashe zaben shugaban kasan 2023
‘Dan takaran Jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya ce lafiyarsa kalau. Bola Tinubu ya musanya rade-radin rashin lafiya, ya fadi abinda ke nuna koshin lafiyarsa.
Sanatan Sokoto ya fadi sirrin damkawa Bola Tinubu tikitin Jam’iyyar APC. Aliyu Magatakarda Wamakko ya yi bayani ne da ya hadu kabilu dabam-dabam a gidansa.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, ya dawo daga kasa mai tsarki. Ya ziyarci kasar ne domin yin Umra yayin da zabe ke gabatowa.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu na da cikakken lafiya, inji abokin takararsa Kashim Shettima. Ya fadi haka ne yayin wata tattauna.
Bola Tinubu
Samu kari