Bola Tinubu
Shugaban Muhammadu Buhari ya tabbatar da bada ilimi mai nagarta shine abu kadai da zai kawo karshen matsalar Boko Haram da ta addabi yakin arewa maso gabas
Bola Tinubu mai takarar shugabancin Najeriya ya fito yana cewa harin da aka kai a tashar jirgi ya nuna akwai rashin tsaro,akasin abin da shugaban kasa ke fada.
A farkon nan Asiwaju Bola Tinubu ya zauna da Gwamnonin Jihohin APC da kwamitin da ke taya shi yakin zabe saboda a ga yadda za a shiryawa zaben shugabancin kasa.
Orji Uzor Kalu, bulaliyar majalisar dattawa ya ce Sanata Rabiu Musa Kwankwaso dan takarar shugaban kasa na NNPP da Peter Obi na jam'iyyar LP na yiwa Tinubu aiki
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma dan takarar shugaban kasa a inuwar jam'iyar APC, Bola Tinubu, ya ce da zaran ya dare shugaban kasa zai magance damuwar ASUU.
Sanata Orji Kalu daga jihar Abiya, mamba a jam'iyar APC mai mulki ya ce bai yardada zabukan gwajin ada ake dora Peter Obi a gaban sauran yan takara harda Tinubu
Tsohon Sakataren tsare-tsare na jam'iyar APC ta kasa, Farfesa Ussiju Medaner, ya bayyana cewa Buhari ya zabe zuwa jihohi 10 ne saboda duba ayyukan da suka rage.
Bayanan da muka samu daga jihar Osun sun bayyana cewa wasu mutane dauke da muggan makamai sun tafka ta'a a Ofishin yakin neman zaben Tinubu/Shetyima a APC.
A zabe mai zuwa, kuri’u fiye da miliyan 5 APC mai mulki take nema daga wajen masu sana’o’in hannu. Sanusi Garba Rikiji ya nuna APC za ta shawo kan mutanen Arewa
Bola Tinubu
Samu kari