Bola Tinubu
Wani ɗan takarar shugaban ƙasa, Victor Vishnay, ya nemi shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya soke rantsar da Bola Ahmed Tinubu a matsayin zaɓaɓben shugaban ƙasa.
Wani na-kusa da Asiwaju Bola Tinubu ya yi bayani kan shirin Gwamnati mai zuwa, ya ce Bola Tinubu zai yi sakayya ga Gwamnoni masu barin-gado da suka taimake shi.
Yanzu muke samun labarin yadda jiga-jigan APC suka shiga wata ganawa da tsohon mataimakin shugaban PDP na kasa kan ba Tinubu goyon baya a mulkinsa da ke tafe.
'Yan Najeriya sun nemi a kamo wani faston da ya bayyana bakar kiyayya ga Bola Ahmad Tinubu yayin da ake kokarin hada kan 'yan Najeriya a wannan yanayin yanzu.
Oluremi Tinubu, uwargidan shugaban ƙasa mai jiran gado, za ta kasance uwargidan shugaban ƙasa ta daban da sauran irin waɗanda aka saba gani a ƙasar nan a baya.
Idris Wase, mataimakin kakakin majalisar wakilai ya ayyana a hukumance aniyar sa ta zama kakakin majalisar wakilai ta 10. Wase ya yi fatali da matsayar APC.
Wata kungiya ta zargi gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas da haɗa hannu da Bola Ahmed Tinubu, wajen ruguza ƙarar da 'yan adawa suka shigar a gaban Kotun zabe.
Wasu mutane 'yan asalin birnin tarayya Abuja sun nemi kotu ta dakatar da batun rantsuwara Tinubu da ake shirin gudanarwa a ranar 29 ga watan Mayun shekarar 2023
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa har yanzu yana jin mulki zai dawo gare shi saboda magudin da aka tabka a zaben da ya gudana.
Bola Tinubu
Samu kari