Bola Tinubu
Sanatan Anambra, Ifeanyi Ubah ya zargi Bola Tinubu da yi wa ‘yan majalisa katsalandan, ya ce Tinubu bai yi tunani mai zurfi kafin amince da matsayar APC ba.
Kotun sauraron korafe-korafen zaben shugaban kasa ta fara zamanta a ranar Litinin 8 ga watan Mayu, 2023, tuni dai ta fara da kararrakin da aka shigar gabanta.
Rahotanni sun tabbatar da zaɓaɓben shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu, ya sanya labule da ƴan takarar da APC, ke goyon baya a shugabancin majalisar wakilai ta 10.
Zababben shugaban ƙasa, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, tare da tawagarsa sun bar Abuja zuwa nahiyar turai da tsakar ranar Laraban nan sauran kwanaki ya kama aiki.
A shirye-shiryen barin gidan gwamnati da suke ta yi, uwargidan shugaba Muhammadu Buhari mai barin gado wato Aisha Buhari ta zagaya da matar Tinubu Sanata Olurem
Jam'iyyar Action Peoples Party (APP) ta ce ta haƙura, ta janyw ƙarar da ta shigar da Bola Tinubu inda ta ke ƙalubalantar nasarar sa, a zaɓen shugaban ƙasa.
Muhammadu Sanusi II ya ce dole gwamnati ta daina biyan kudin tallafin fetur, ya na da ra’ayin za a tsiyace muddin ba ta cire hannunta a kan lamarin mai ba.
Wasu zababbun ‘Yan Majalisa za su yi wa Jam’iyya bore, akwai Sanatocin Arewa da suke bin bayan Orji Uzor Kalu da Abdulaziz Yari maimakon Akpabio/Barau Jibrin.
Idan an canza Gwamnati a Najeriya, Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce ba zai karbi matsayin Ministan babban birnin tarayya a gwamnatin Bola Tinubu ba.
Bola Tinubu
Samu kari