Bola Tinubu
Mun tattaro abubuwan Bola Tinubu ya fada a wajen rantsar da shi. Shugaban ya kawo maganar tallafin fetur, ayyukan yi, tsaro, ya dage sosai a kan sha’anin matasa
Kamfanin Mai ta Najeriya (NNPC) ya goyi bayan cire tallafin mai da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi lokacin bikin rantsar da shi a ranar Litinin 29 ga watan Mayu
Daniel Bwala, hadimin dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar, ya taya shugaban kasa Bola Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima murnar kama aiki.
Kafin Muhammadu Buhari ya bar ofis, ya nada sababbin Darektoci a tashar talabijin na NTA. A yayin da aka sanar da nadin, Bola Tinubu ya karbi mulkin Najeriya.
Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya gano kujerarsa a Aso Rock, hakan ya yi sanadiyyar a daina saida mai a kan N195 zuwa N210.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar Abuja bayan ya mika mulki ga Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Ya shiga jirgin soji zuwa Katsina a hanyarsa ta zuwa Daura.
Shugaban ƙasa, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, ya ve babu zancen biyan tallafin man fetur a gwamnatinsa, maimakon haka zai sauya akalar kuɗin zuwa wasu bangarori.
Shugaban Najeriya da bai jima da hawa kan madafun iko ba, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanr da rukunin farko na naɗe-naɗensa bayan karban mulki daga Buhari.
Sabon shugaban kasa a Najeriya, Asiwaju Bols Ahmed Tinuɓu, ya sha alwashinnewa zak sake nazari kan tsarin sauya fasalin naira wanda tsohon shugaba ya aiwatar.
Bola Tinubu
Samu kari