Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da mataimakinsa, Kashim Shettima, sun nada hadimai masu daukar hoto a hukumance awanni kalilan bayan fara shiga Ofis jiya.
Atiku Abubakar sun tanadi lodin hujjoji daga BVAS da za su gabatar a kotun karar zabe. Lauyoyin LP sun fadawa kotu an kama Bola Tinubu a harkar kwayoyi a Amurka
Mazauna garin Daura da ke jihar Katsina sun roki ‘yan Najeriya su yafe wa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bisa laifukan da ya aikata musu yayin mulkinsa.
Kungiyar ‘yan kwadago ta kasa watau NLC da TUC da IPMAN sun soki maganar da sabon shugaban kasa ya yi na cewa babu maganar tallafin man fetur a gwamnatinsa.
Nasir El-Rufai ya yi magana bayan rabuwa da kujerar Gwamna a karon farko a shekara 8. Mulki ya kare bayan shekaru, Malam El-Rufai ya zama kamar kowane talaka.
Babban jigo a jam’iyyar APC, Rotimi Amaechi bai halarci bikin rantsar sabon Gwamna a Ribas ba kuma bai je na sabon shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu a Abuja ba
Mutane sun koma sayen fetur ruwa da tsada bayan an yi sabon shugaban kasa a Najeriya. Haka lamarin yake birnin Abuja da garuruwan Asaba, Katsina Neja, Nasarawa.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya isa ofishinsa na shugaban ƙasa a karon farko yau talata. Shugaban ƙasar ya ya samu tarba daga wajen manyan ƙusoshi.
Sabon shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu, ya sanar da cire tallafin man fetur jim kadan bayan karbar rantsuwar fara aiki. Masana na ganin akwai alfanu da za a.
Bola Tinubu
Samu kari