Bola Tinubu
Bola Ahmed Tinubu ya ba NEC umarnin su kawo dabarun da za a taimaki talaka tun da man fetur ya tashi. A tsarin mulki, Kashim Shettima ya ke jagorantar majalisar
Yayin da ake ta kace-nace kan cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya ta yi, shugaba Bola Tinubu, ya sa labule da manyan yan kasuwa a fadarsa da ke Abuja.
Tsohon kakakin majalisar wakilai Femi Gbajabiamila a yau Laraba 7 ga watan Yuni ya yi bankwana da majalisa ta 9 don kama aiki a fadar shugaban kasa, Tinubu.
Tsohon Ministan Buhari, Ogbeni Rauf Aregbesola ya nemi gafarar tsohon Gwamna Adegboyega Oyetola da wasu da ya batawa rai a cikin shekaru hudu da suka gabata.
Gwamnonin Najeriya sun ziyarci Shugaba Tinubu a fadarsa da ke Abuja. Sun bayyana masa goyon bayansu kan cire tallafin man fetur da ya samu nasarar aiwatarwa.
A ranar Laraba, 7 ga watan Yuni, Boss Mustapha, tsohon sakataren gwamnatin tarayya ya mika takardun ofishinsa ga magajinsa, Sanata George Akume a birnin Abuja.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya kaucewa “wuka mai guba” da nade-nadensa na baya-baya.
A yau ne aka ji labari Mai girma Bola Tinubu ya yi zama da Gwamnonin Najeriya, ya nuna sai an yi maganin talauci a kasar nan, ya ce lamarin talauci ya baci
Sanata Abdul Ningi ya ce mambobi 67 ne ke bayan Abdulaziz Yari a kokarinsa na zama shugaban majalisar dattawa, ya ce ya kamata a bari mambobin su zabi ra'ayinsu
Bola Tinubu
Samu kari