Bola Tinubu
Mun kawo jerin wadanda su ka yi harin Aso Rock, amma a karshe sai ga shi Bola Tinubu ya ba su mukami. Bayan lashe zabe sai sabon shugaban kasa ya jawo wasu.
Karamin ministan albarkatun mai a Najeriya, Heineken Lokpobiri ya bayyana cewa za su kammala aikin gyaran matatar mai da ke jihar Kaduna a karshen 2024.
Fasto Kingleo David Elijah ya bayyana cewa ya hango za a cigaba da hantarar kotun ƙoli kan hukuncin da ta yanke na tabbatar da nasarar Shugaba Bola Tinubu.
Kungiyar yakin neman zaben jam’iyyar LP ta yi watsi da ikirarin cewa dan takararta na shugaban kasa, Peter Obi, ya shiga yar buya bayan hukuncin kotun koli.
Primate Elijah Babatunde Ayodele ya bukaci Peter Gregory Obi da ya manta da batun zama shugaban kasar Najeriya a babban zaben kasar mai zuwa na 2027.
An zargi shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da naɗa mambobin jam'iyyar APC miƙamin kwamishinonin zaɓe na INEC domin ba ƴan adawa cikas a zaɓen 2027.
Hadimar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta yi martani inda ta caccaki tsohon ministan sufuri a gwamnatin tsohon Shugaba Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya sake samun sakon taya murna daga bangaren jam’iyyar LP da Lamidi Apapa ke jagoranta. Ya yi ba’a ga dan takararsu, Peter Obi.
Kungiyar Shi'a a Najeriya ta tura muhimmin sako hade da gargadi ga Shugaba Tinubu kan yanke alaka da Isra'ila yayin da ta ke kai munanan hare-hare kan Gaza.
Bola Tinubu
Samu kari