Bola Tinubu
An tattaro duk wasu muhimman abubuwa da kuke bukatar sani game da sabon shugaban Hukumar Kula da Ma'aikatan Tarayya (FCSC), Farfesa Tunji Olaopa.
Lauya mai fafutukar kare hakƙin dan adam a Najeriya, Femi Falana (SAN) ya ce bau kamata a ce shari'a ce zafa warware asalin wanda ya lashe zabe ba a Najeriya.
Za a ji abin da ya faru a Aso Rock bayan kotu ta tabbatar da Bola Tinubu a matsayin halataccen shugaban Najeriya, aka yi waje da karar Atiku Abubakar da Peter Obi.
Gwamna Diri ya bayyana cewa yana da yancin taya shugaban kasa Bola Tinubu murna dangane da hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben shugaban kasa.
Tsohon Shugaba Obasanjo ya ba Gwamnati shawarar tattalin arziki, ya bukaci a haramta shigo da kaya daga kasar Sin domin a iya inganta masana’antun da ke gida.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ziyarci Shugaba Bola Tinubu a fadarsa da ke Abuja bayan samun nasara a kotun koli da aka yanke a jiya.
Za a ji labari Bashir Ahmaad wanda ya yi aiki na shekaru takwas da Mai girma Muhammadu Buhari, ya fito shafin Facebookya kare mai gidansa daga sukar Dauda Rarara.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya taya shugaban kasa Bola Tinubu murna kan tabbatar da nasararsa da kotun koli ta yi a ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba.
A ranar Juma'a, 27 ga watan Oktoba, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon shugaba da mambobin hukumar kula da ma'aikatan gwamnatin tarayya (FCSC).
Bola Tinubu
Samu kari