Bola Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya shawarci shugabannin kasashen Afrika da su kare arzikin kasashensu daga irin wawason da kasashen Turai suka yi musu a.
Shakka babu, akwai wasu abubuwan da za su jawo a dade ana tunawa da lokacin Abdullahi Adamu a APC. Rahoton nan ya tattaro rikicin APC da badakalar da aka yi.
An jefa talaka a halin Wayyo Allah, masu mulki sun cigaba da bushasha. Bola Tinubu da Kashim Shettima za su ci abincin Biliyoyi, yayin da ake kira kara hakuri
Shugaba Bola Tinubu na dab da sanya hannu kan kudurin da ke neman kara mafi karancin albashin ma'aikatan Najeriya zuwa naira 200,000. Hakan dai na zuwa ne.
An bayyana cewa dalilin tsamar Abdullahi Adamu da Shugaba Bola Ahmed Tinubu da batun N32bn na APC ya sanya shugaban jami'iyyar APC na ƙasa ya rasa muƙaminsa
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu ya yi martani kan rahotannin cewa ya miƙa takardar murabus ɗinsa daga muƙamin shugabancin jam'iyyar APC.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya caccaki magajinsa, Abba Gida-Gida bisa sukar rabon tallafin N500bn na Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
Majalisar wakilai za ta tantance sabbin hafsoshin tsaron da Tinubu ya naɗa a ranar Litinin. Tantancewar na zuwa ne bayan an tantance su a majalisar dattawa.
Rahoton da mu ka samu shi ne rikicin APC ya dauki salo dabam, Abdullahi Adamu ya rubuta murabus. A daren yau tsohon Sanatan na Nasarawa ya ajiye mukaminsa.
Bola Tinubu
Samu kari