Bola Tinubu
Mutum biyu daga gida daya sun samu mukami a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.Rinsola Abiola ta samu aikin babban mai bada shawara a kan shugabanci a gwamnati.
Ministan Sufurin jirgaren sama a Najeriya, Festus Keyamo ya gargadi Kungiyar Kwadago a Najeriya, NLC da ta guji kawo cikas a harkokin sufurin kasar.
Babba Bankin Najeriya, CBN ya yi karin haske kan wa'adin karbar tsoffin takardun kudade a kasar, ya umarci bankuna su ci gaba da bayar da tsoffin kudaden.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada matashi mai jini a jiki, Muhammad Isa Abba a matsayin hadiminsa bangaren mutane ma su bukata ta musamman a kasar.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi Shugaba Tinubu kan ci gaba da zama da ma su rike da mukamai da ba sa mutunta gayyatar Majalisar.
Tsagin ƙungiyar Afenifere wanda Pa Ayo Adebanjo yake shugabanta ya ƙara caccakar hukuncin kotun ƙoli wanda ya tabbatar da nasarar Shugaba Tinubu.
Tsohon SGF, Babachir Lawal, a ranar Laraba, 8 ga watan Nuwamba ya bayyana cewa Wale Edun da David Umahi ne kawai suka cancanta a ministocin Tinubu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya shilla zuwa ƙasar Saudiyya domin halatar taron Saudiyya da nahiyar Afirika wanda za a gudanar a birnin Riyadh na ƙasar.
Gwamnati ta fadi abin da ya sa ba za iya yi wa ‘Yan Najeriya karin kudin wuta ba. Minista ya tabbatar da cewa har gobe gwamnatin tarayya ta na biyan tallafin wuta.
Bola Tinubu
Samu kari