Bola Tinubu
An bayyana mabanbantan ra'ayoyi kan sukar da wasu ƴan 'Obidients' suka yinwa Peter Obi bayan ya amince da hukuncin da kotun ƙoli ta yanke kan zaɓen shugaban ƙasa.
Jam'iyyar APC reshen Amurka ta yi Allah wadai da kirayen-kirayen da ake na shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi murabus daga kan mulkin ƙasar nan.
An ba Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), shawara guda biyu kan abin da zai yi bayan rashin nasara a kotun koli.
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Datti Baba-Ahmed, ya buƙaci Shugaba Tinubu da Kashim Shettima su yi murabus daga muƙamansu.
Kungiyar ASUU da shugabannin jami’a sun yi tir da tsarin da aka kawo na karbe masu kudin shigan da su ka samu, wannan zai sake jefa makarantu a tsaka mai wuya.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, a ranar Talata, 7 ga watan Nuwamba ya amince da naɗin sabbin kwamishinoni guda uku da za su yi aiki a hukumar NUPRC.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Dakta Abdu Mukhtar, kwadinetan cibiyar lafiya a ma'aikatar lafiya ta Tarayya wanda zai inganta harkar lafiya a kasar.
Bola Ahmed Tinubu da gwamnatinsa za su yi kokarin karfafa darajar Naira. Tope Fasua ya ce nan gaba Dalar Amurka za ta iya saukowa zuwa N600 ko N500.
Ƙungiyar SERAP ta yi barazanar shigar da Shugaba Tinubu da Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ƙara a gaban kotu saboda dukan da aka yi wa Joe Ajaero.
Bola Tinubu
Samu kari