Bola Tinubu
Wani matashi a jihar Bauchi mai suna Khamees Musa Darazo ya cika wa Shugaba Tinubu alkawari inda ya sauya sunan 'yarsa zuwa na mahaifiyar Tinubu, Abibatu.
Babban Malmain addinin Islama ya bayyana matsayarsa game da halin da Najeriya ke ciki, inda yace akwai bukatar hadin kai da mutunta shugabanni a kasar.
Fasto David Ayuba Azzaman ya bayyana cewa an nuna masa cewa gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu akwai wanda ke juya akalarta a cikin wani wahayi da ya samu.
Gwamna Babajide Sanwo Olu ya ware Naira miliyan 70 domin buga hotunan Tinubu a Legas, ana ta kukan babu kudi, amma da alama har yanzu ba a rage sharholiya ba.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa shi kan masarautun gargajiya sun fi masa ko wane bangare a Najeriya inda ya bayyana muhimmancinsu ga kawo hadin kai.
Bola Tinubu ya magantu kan rahotannin da ke cewa watakila ya umarci yan majalisar jihar Ondo da su ayyana mataimakin Rotimi Akeredolu a matsayin mukaddashin gwamna.
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci gwamnonin jam'iyyar APC mai mulki su zama bayi masu yi wa al'ummarsu hidima da kuma inganta jihohinsu.
Bola Tinubu ya nada mutane 10 da za su jagoranci MOFI. Dr. Shamsudeen Usman ya zama Shugaban majalisar sa ido shi kuma Dr. Armstrong Ume Takang shi ne CEO.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake naɗa mutum biyu a matsayin mambobin majalisar gudanarwa ta hukumar kwanstam ta kasa na tsawon shekara huɗu.
Bola Tinubu
Samu kari