Bola Tinubu
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya bayyana cewa ya siyar da hannun jarinsa na kamfanin Intels kuma baya da wata alaka yanzu da kamfanin.
Bola Tinubu ya na shan wani sukan bayan gabatar da kasafin kudin 2024. Jama’a sun soki yadda aka dauki mutum 1400 zuwa Dubai ana kashe daloli masu yawa.
Muhammadu Buhari ya kewaye kan shi da barayin gwamnati a mulkinsa. Irinsu Ali Ndume su na zargin akwai wasu miyagu da aka yi a gwamnatin 2015 zuwa 2023.
Dan majalisar tarayya, Alhassan Doguwa, ya karyata ikirarin cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatarwa yan majalisa da fankon kasafin kudin shekara mai zuwa.
Mafi karancin albashi a yau N30, 000 ne, zuwa Maris babu wanda za a biya wannan kudi.Gwamnati ta ce nan da 'yan watanni kadan sabon tsarin albashi zai soma aiki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci mataimakin gwamnan jihar Ondo ya rubuta takardar sauka daga muƙaminsa, ya sa hannu kana ya kawo masa a Villa.
Wasu `yan majalisar tarayya su na zargin cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya yaudare su inda suka ce ya mika musu kundin kudurin kasafin kudin 2024 na bogi.
Majalisar Dattawa ta bukaci Shugaba Tinubu da ya dakatar da tura kudaden kananan hukumomin da babu zababbun shugabanni a jihohi 16 da ke fadin kasar.
Ana tsaka da fama da matsalar tattalin arziki a Najeriya, Primate Elijah Ayodele ya shawarci Shugaba Tinubu da ya gaggauta magance matsalar. Ya hango zanga-zanga.
Bola Tinubu
Samu kari