Bola Tinubu
Janye tallafin man fetur da zai kawo cigaban Afrika. Shugaban Kenya ya shaida cewa cire tallafin mai da aka yi a Najeriya zai kawo cigaba a kasashen da ke Afrika.
An fara gudanar da taron jin ra'ayoyin jama'a kan kasafin kudin 2024 da shugaban kasa Tinubu ya gabatarwa majalisar dokokin tarayya a birnin tarayya Abuja.
Ministan harkokin kasashen waje ya ta'allaka rashin jawabin shugaban da cewa "Tinubu ya damu da aiki a kasa ba yawan magana ba", sai dai wani rahoto ya musanya hakan
Za a samu labari Ifeanyi Araraume wanda ya taba wakiltar Arewacin Imo a majalisar dattawa ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya janye mukaman da ya bada a kamfanin NNPC.
Soke kwangilar NPA da Atiku Abubakar ta jawowa Najeriya asara. Shugaba Bola Tinubu ya ce ba shi ya saye hannun jarin da Atiku Abubakar ya saida ba.
Gwamnatin tarayya ta rabawa jihohi da birnin Abuja N135bn a karkashin tsarin NG-CARES. Nasarawa da Kuros Ribas sun fi kowane samun kaso mai tsoka.
Fadar shugaban ƙasa ta fito ta yi magana kan batun siyar da hannun jarin $100m na Atiku Abubakar a kamfanin Intels ga kamfanin Orleal Investment Group.
Sanata Ali Ndume, daga jihar Borno ya kwatanta gwamnatin tsohon Shugaba Buhari da ta Bola Tinubu mai ci yanzu, ya ce Tinubu ya kaucewa kura-kuren Buhari.
Akasin ikirare-ikirare da suka bazu, gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ba ta saka hannu kan yarjejeniya na halasta auren jinsi ko madigo da luwadi a Najeriya ba.
Bola Tinubu
Samu kari