Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya nada sabbin daraktoci 11 a ma'aiktar fasaha, al'adu da tattalin arzikin Fikira, a ranar Juma'a, 12 ga watan Janairu. Ali Nuhu ya samu shiga.
Bayan dakatar da shirin NSIPA da sauran abubuwan da ke karkashin shirin, Tinubu ya kafa kwamitin bincike don gano bakin zaren a yau Asabar 13 ga watan Janairu.
Gwamna Bala Mohammed ya yaba wa Shugaba Tinubu kan irin bin doka da kuma rashin tsoma baki a hukuncin Kotun Koli da aka yanke jiya Juma'a a Abuja.
Abba Kabir Yusuf ya bayyana jin daɗinsa bisa yadda Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima suka ƙi sanya baki a hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben Kano.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan yarjejeniyar da ya cimmawa da Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimmin kira ga gwamnonin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) bayan sun gudanar da taro a birnin tarayya Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki gwamnonin jam'iyyar APC su tashi tsaye wajen haɗa kan ƴan ƙasa domin shi ne babban kalubalen da ake fuskanta.
A karon farko, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf a jihar Kano. Jagoran Kwankwasiyya ya ce an dauki darasi.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya shirya jagaba a majar da jam'iyyun adawa ke shirin haɗawa domin karya APC da Bola Tinubu a 2027.
Bola Tinubu
Samu kari